Connect with us

News

Rukunni farko na alhazan Najeriya sun isa Saudiyya

Published

on

Daga Muhammad Muhammad zahraddin

Rukunni farko na alhazan Najeriya sun isa Saudiyya a soma shirye-shiryen aikin hajjin bana.

Advertisements
Advertisements

Wannan shi ne karon farko da mahajjata daga Najeriya ke samun dama isa Saudiyya tun bayan shekara ta 2019.

Annobar korona ta hana a gudanar da aikin Hajji a 2020, sannan a 2021 an takaita wadanda za su yi aikin, sai mahajjata mazauna Saudiyya kadai aka ba izinin gudanar da hajji.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending