Connect with us

News

Ma’aikatan majalisa a Najeriya sun janye yajin aiki

Published

on

Daga maryam bashir musa 

 

 

Kungiyar ma’aikatan majalisar tarayya a Najeriya ta janye yajin aikin da ta shiga.

Buhari na ganawar sirri da gwamnonin APC kan wanda zai yi wa Tinubu mataimaki

Ma’aikatan sun shiga yajin aikin sai yadda hali ya yi a ranar Litinin ta makon da ya gabata, don matsa lamba na a biya su kudin alawus da suke bi.

Advertisement

 

Jaridun cikin gida sun ambato Shugaban na PASAN Sunday Sabiyi yana cewa sun aminta da janye yajin aikin ne bayan cimma wata matsaya da Shugabannin majalisar.

 

Sai dai PASAN ta yi barazanar sake tsunduma wani yajin aikin, matsawar Shugabancin majalisar ya gaza aiwatar da abinda suka cimma daga nan zuwa karshen Yuli.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending