News
Muna nan da sunayen manyan ‘yan kasar nan dake satar danyen mai da rijiyoyi kuma zamu bayyana su” -Civil Defence
Daga yasir sani Abdullah
Hukunar Civil Defence ta Najeriya sashen jihar Naija Delta ta bayyana cewa tanada sunayen manyan ‘yan kasar dake da hannu dumu dumu a cikin satar danyen man fetur da rijiyoyi kuma zata bayyana su bada dadewa ba.
Akwai Yiwuwar A Sami Karancin Fita Kada Kuri’a A 2023 Daga Arewa
Inda ma magana da yawun hukumar Mr. Emeka Peters Okwechime ya bayyanawa manema labarai na Guardian hakanan a Asaba ranar lahadi.
Kuma yace a watan Afrilu na wannan shekarar NUPRC ta bayyana cewa an sacewa Najeriya danyen mai harna dala biliyan 3.6.
Amma yace kokarin da jami’an tsaron keyi yasa ana cigaba da samun ragin barayin danyen man a kasar.
-
News3 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion6 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News2 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
