Connect with us

News

Kanal ɗin soja ne ya ba da umarnin kashe ɗalibai a Mexico’

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Wani babban jami’in gwamnatin Mexico ya bayyana cewa wani Kanal ɗin soja ne ya ba da umarnin kashe mutum shida cikin ɗalibai 43 masu koyon aikin malanta da suka ɓace a 2014 a ƙasar.

 

Advertisement

Wakilin BBC ya ce shugaban hukumar binciken laifuka ta ƙasar Alehandro Ensinas ya bayyana cewa ɗaliban shida an ajiye su ne da ransu a wani gida na aƙalla kwanaki huɗu kafin Kanal ɗin ya bayar da umarnin kashe su.

Jihar Jigawa ta cika shekaru 31 da kafuwa a matsayin jiha

Advertisement

A makon da ya gabata ne hukumar ta wallafa wani rahoto inda ta kira ɓacewar ɗaliban a matsayin wani laifi ga ƙasar inda ta ce akwai yiwuwar dukansu sun mutu.

 

Advertisement

Bayan wallafa rahoton ne aka bayar da umarnin kama gwamman sojoji da ƴan sanda da kuma Anthony Janar na lokacin wanda shi ne ya sa ido kan binciken ɓacewar ɗaliban.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending