Connect with us

News

Ɗalibin BUK ya zama shugaban ƙungiyar LAWSAN ta Najeriya

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Kwamared Yasir Abubakar, ɗalibi mai karantar Shari’a a jami’ar Bayero da ke Kano, kuma ɗan aji 4, ya zama shugaban ƙungiyar ɗalibai lauyoyi ta Najeriya, mai suna LAWSAN.

Advertisement

 

Hukumar zaben ƙungiyar ta tabbatar da lashe zaɓen da Yasir ya yi bayan ya samu ƙuri’u 30 a zaɓen da aka gudanar a otal ɗin Swiss Spirit Hotel, da ke garin Fatakwal a Juma’ar da ta gabata.

Advertisement

Za A Kara Wa Abuja Megawatt 800 Na Lantarki

Abubakar dai ya kayar da abokin karawarsa Ann Lyam Iverem daga jami’ar Bingham a jihar Nasarawa, wanda ya sami ƙuri’u 26.

 

Advertisement

Bayan gudanar da zaɓen, wasu daga cikin mahalarta zaɓen sun nuna murnarsu gami da tabbacin cewa lallai Yasir zai taɓuka abin kirki da yardar Allah.

 

Advertisement

#TDRHausa

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending