Connect with us

News

Gobara ta kashe mutane 3 a jahar Kano

Published

on

Gobara a jahar kano

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

 

 

 

Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da mutuwar mutane uku, biyo bayan wata gobara da ta tashi a kasuwar Badume da ke karamar hukumar Bichi a ranar Juma’a.

Advertisement

Ɗalibin BUK ya zama shugaban ƙungiyar LAWSAN ta Najeriya

Jami’in hulda da jama’a na hukumar Alhaji Saminu Abdullahi ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar a Kano.

Abdullahi ya bayyana cewa gobarar ta cinye shaguna na wucin gadi 100.

“Mun samu kiran gaggawa daga ofishin kashe gobara na Bichi da misalin karfe 03:30 na safe daga wani Ibrahim Tsalha cewa gobara ta tashi a kasuwar kuma nan take muka aika da tawagarmu zuwa wurin da abin ya faru da misalin karfe 03:35 na safe. domin hana wutar yaduwa zuwa wasu shaguna.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending