Connect with us

News

Batun tsaro da tattalin arziki zan sa gaba a Kaduna — Uba Sani

Published

on

 

BBC ta tuntubi sabon gwamnan na Kaduna kan abubuwan da al’ummar jihar za su gani bayan rantsar da shi, kuma ya bayyana abubuwa da dama, amma ya fara ne da batun tsaro.

Advertisement

Ya ce, ‘’ Duk abin da ya shafi sha’anin tsaro na al’ummarmu da abin da ya shafi dukiyarsu dole mu tsaya tsayin daka mu ga mun kare su, sannan batun bunkasa tattalin arziki saboda mutane na cikin wani yanayi.”

Gwamnan Katsina Ya Rushe Duk Mukaman Siyasa

Sanata Uba Sani, ya ce za kuma su yi ayyuka na ci gaba a kauyuka da bunkasa ilimi da hanyoyi da kuma inganta sana’ar al’umma.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending