News
Kwankwaso Ya Shiga Jam’iyyar NDC
Tsohon gwamnan Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso, ya koma jam’iyyar NDC a hukumance tare da karɓar katin zama mamba.
Sauya shekar tasu na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da sauye-sauyen siyasa da kuma haɗakar jam’iyyun adawa gabanin babban zaɓen shekarar 2027.
PREMIER RADIO
Advertisements
