News
Kwankwaso Ya Shiga Jam’iyyar NDC
Tsohon gwamnan Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso, ya koma jam’iyyar NDC a hukumance tare da karɓar katin zama mamba.
Sauya shekar tasu na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da sauye-sauyen siyasa da kuma haɗakar jam’iyyun adawa gabanin babban zaɓen shekarar 2027.
PREMIER RADIO
Advertisements
-
News7 days ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
-
News5 days ago
KANO: Yara 24 Da Ake Tuhuma Da Laifi Sun Amfana Da Shirin Gyaran Tarbiya Maimakon Hukuncin Kotu A Watan Yuli
-
News7 days ago
Majalisar Dokokin Kano Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomin Bagwai, Rogo Da Bebeji
