Connect with us

News

Gwamnan Katsina Ya Rushe Duk Mukaman Siyasa

Published

on

Sabon Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya sallami duk masu rike da mukaman siyasa a fadin jihar.

Sai da ya bar masu mukaman siyasa a Hukumar Jin Daɗin Alhazzan jihar, a matsayin kwamiti, don ci gaba da gudanar da shirye-shiryen aikin Hajjin wannan shekara.

Advertisement

Sabon Sakataren Gwamnatin Jihar, Ahmed Dangiwa ne ya sanar da haka.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending