Connect with us

News

Kotun sauraren kararrakin zabe da ke jihar Kaduna, ta bayyana zaben Sanata Uba Sani  a matsayin “Inconclusive” 

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

Kotun sauraren kararrakin zabe da ke zamanta a Kaduna, jihar Kaduna, ta bayyana zaben Sanata Uba Sani na jam’iyyar APC a matsayin wanda bai kammala ba.

Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da dan takararta, Isah Mohammed Ashiru sun shigar da kara suna kalubalantar nasarar Uba Sani.

Advertisement

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Tir Da Yadda Gwamnatin Zamfara Ke Siyasantar da Harkar Tsaro.

Kwamitin mai mutane uku karkashin jagorancin mai shari’a Victor Oviawe ya kuma bayar da umarnin sake gudanar da zabe a unguwanni bakwai, kananan hukumomi hudu, rumfunan zabe 24 da suka kunshi masu rajista 16,300.

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending