Connect with us

News

Yajin aiki: Tinubu ya Gayyaci Kungiyar Ƙwadago ta NLC da TUC

Published

on

Bola Tinubu
Spread the love

Daga Yasir Sani Abdullahi

 

 

Advertisement

 

Shugaban kasa Bola Tinubu ya Gayyaci shugabannin kungiyoyin kwadagon Nigeria wadanda suka haɗa na NLC da TUC, a kokarin sa na dakile yajin aikin da suke shirin tsunduma a ranar talata 03 ga watan October.

Indaranka ta rawaito cewa Shugaban kasar zai gana da Shugabannin yan ƙwadago da misalin karfe 2 na ranar lahadin nan a fadar shugaban kasa Aso Rock Villa.

Advertisement

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito tun a makon da ya gabata kungiyoyin kwadagon suka bada sanarwar fara yajin aikin sai baba-ta-gani , sakamakon gazawar gwamnatin tarayya wajen cika alkawuran da ta dauka na shawo kan tarin matsalolin da yan Nigeria suke fuskanta tun bayan janye tallafin man fetur.

 

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *