Connect with us

News

Hakkin tabbatar da zaman lafiya ya rataya a kan mu ne duka – Tinubu ga Gwamnoni

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Shugaban Kasa Bola Tinubu ya ce gwamnatin tarayya, jihohi da kananan hukumomi gaba daya ke da alhakin tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a fadin kasar.

Da yake jawabi yayin wata ganawa da kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) a gidansa da ke Legas ranar Talata, shugaban ya sake yin Allah wadai da kashe-kashen da aka yi a jihar Filato.

Gobara Ta Kone Shaguna 22 Tare Kadarori Na Miliyoyin Kudi A Kasuwar Gwarzo Dake Jihar Kano

Da yake jawabi ga gwamnonin, shugaban ya bayar da wani kakkausan umarni ga jami’an tsaro da su dakatar da kashe-kashen da ake yi a jihar Filato tare da kara zage damtse wajen zakulo wadanda suka haddasa munanan abubuwan da suka faru a kananan hukumomin Bokkos da Barkin-Ladi.

“Najeriya na bukatar zaman lafiya da kwanciyar hankali domin ci gaba, Najeriya ta mu ce kuma dole ne mu kula da ita. Kamar yanda Jaridar premium Times ta ruwaito 

Advertisement

Bayan haka sai Tinubu ya jinjina wa gwamnan Ribas Simi Fubara, kan yadda ya amince da a zauna lafiya a

Jihar.

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending