Connect with us

News

Habasha Ta Dakatar Da Bai Wa ’Yan Najeriya Biza A Kasarta

Published

on

Jirgin saman Habasha

DAGA KHADIJA ABDULLAHI MAHMUD 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Gwamnatin Habasha ta dauki matakin dakatar da bai wa ’yan Najeriya biza bayan sun isa kasar.

Masu ruwa-da-tsaki na ganin cewa, matakin wanda ya fara aiki nan take, zai haifar da cikas ga sha’anin tafiye-tafiye zuwa kasar.

Advertisement

Kungiyar MCO  Ta gudanar da tsaffatace Titin  Dake Karamar hukumar Dawakin tofa
Tuni dai hukumar sufurin jiragen sama ta kasar ta sanar da abokan huldarta sabon matakin da aka dauka.

Cikin sanarwar da ya aike wa abokan kwasuwancinsa kamfanin Ethiopian Airlines ya ce, “ku sani daga yanzu an dakatar da bayar da biza ga ’yan Najeriya a kasar Habasha.”

Advertisement

Kamfanin Jiragen Kasar Habasa (Ethiopian Airlines) na daya daga cikin mashahuran jiragen sama na ketare da ke zirga-zirga a Najeriya.

Kafin wannan lokaci, fasinjojin da suka tafi Habasha daga Najeriya za su iya samun biza cikin sauki da zarar sun isa Babban Filin Jirgin Sama na Bole da ke Addis-Ababa, babban birnin kasar.

Advertisement

Amma da wannan sabuwar dokar, dole ne ga masu bukatar zuwa kasar daga Najeriya su mallaki bisar ET a ofishin jakadancin kasar da ke Abuja.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

AMINIYA

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending