Connect with us

News

China ta gargadi Amurka da Australiya kan barazanar tsaronta

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Kasar China ta yi kira ga kasashen Amurka da Australiya da su yi duk mai yiyuwa wajen wanzar da zaman lafiyar yankin gabashin duniya.

 

Advertisement

Kiran na zuwa ne bayan da rahotonni suka ce Amurka na shirin girke jiragen yaki shida masu harba muggan makamai a yankin arewacin kasar Australiya

Turkiyya Za Ta Bai Wa Najeriya Jiragen Yaki Marasa Matuka

Advertisement

Kafar yada labaran Autraliya ta ABC ta ce za a tsugunar da jiragen a sansanin sojin sama na Tindall da ke arewacin Australiya.

 

Advertisement

Ministan tsaron Australiya Matt Keogh, ya shaida wa manema labarai cewa ba ya tunanin samar da jiragen yakin Amurka a kasar zai iya kawo sabani tsakanin kasarsa da China.

 

Advertisement

Kawo yanzu dai Amurka ba ta ce komai ba game da lamarin.

 

Advertisement

Samar da jiragen yakin masu harba makaman da za su ci dogon zango na akalla kilomita 14, zai kara wa Amurka karfi, a yayin da ake ci gaba da fargabar cewa China za ta yi amfani da karfin soji wajen kwace iko da Taiwan.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending