News
Shugaba Tinubu Zai Kaddamar Da Shirin Bayar Da Lamunin Dalibai A Ranar
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA
A ranar Alhamis ne shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai kaddamar da shirin bayar da lamuni na dalibai da aka dade ana tsumayi.
Shirin, a cewar shugaban kasa, zai kawo karshen yajin aikin malamai a manyan makarantun kasar.
A ranar 12 ga watan Yunin 2023 ne shugaba Tinubu ya rattaba hannu a kan dokar samun ilimi na matakin manyan makarantu, 2023 ta zama doka don baiwa dalibai marasa karfi damar samun lamuni marar ruwa domin neman ilimi a kowace babbar jami’a ta Nijeriya.
-
News3 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion7 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News3 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
