Connect with us

News

Hukumar DSS Ta Bayar Da Belin Shugaban Kungiyar Kwadago Joe Ajaero

Published

on

Yan sanda sun gayyaci shugaban NLC kan zargin tallafa wa ta’addanci

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta bada belin shugaban kungiyar kwadago na Najeriya, NLC, Joe Ajaero bayan Kama shi da tayi a safiyar litinin.

Advertisement

Jaridar Punch ta ruwaito cewa wani mai rajin kawo cigaban jama’a kuma tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC, Omoyele Sowore ne ya bayyana hakan a wani sako da ya wallafa a shafin sa na X a daren Litinin.

Ambaliyar Ruwa: Zulum Ya Rufe Ɗauƙacin Makarantun Firamare Da Ke Jihar Nan Take

An kama Ajaero a safiyar ranar Litinin a filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe dake Abuja, a akan hanyar sa ta zuwa kasar Ingila domin gudanar da wani aiki a hukumance.

Advertisement

Ajaero dai zai halarci taron kungiyar ‘yan kwadago da za a yi a Landan, wanda za a fara a litinin dinnan.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending