Connect with us

News

Ambaliyar Ruwa: Zulum Ya Rufe Ɗauƙacin Makarantun Firamare Da Ke Jihar Nan Take

Published

on

Ambaliyar RuwaZulum Ya Rufe Ɗauƙacin Makarantun Firamare Da Ke Jihar Nan Take

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA

Gwamnan Borno, Babagana Zulum, ya rufe ɗauƙacin makarantun firamare da ke jihar nan take.

Zulum ya umarci ma’aikatar ilimi ta rufe makarantun nan take na tsawon makonni biyu, domin guje wa asarar rayukan dalibai a sakamakon ambaliyar ruwan sama.

 

Karin bayani na tafe>>

 

Advertisement

AMINIYA

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending