Connect with us

News

An Gurfanar Da Jami’an ’Yan Sanda Biyar Bisa Zargin Hallaka Wani Mawaki

Published

on

Babbar Kotun  Jihar Delta da ke zamanta a Asaba an gurfanar da wasu jami’an ’yan sanda biyar da ake zargi da hannu a mutuwar Wani matashin mawaki Oghenemine Ogidi, wanda aka fi sani da OG Millan.

Jami’an da ake tuhuma sun hada da ASP Usman Nuhu, ASP Onoloko Dauroupamo, ASP Okoh Kelechi, Sufeto Goodluck Kingsley da Sufeto Omonigho Ahweyevu.

Advertisement

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

An gabatar da karar ne a gaban Mai Shari’a Marshal Onome Umukoro na  Babbar5Kotun Babbar Jiha mai lamba ta 5, karkashin shari’a mai lamba THC/ASB/CR/M/66C/2026.

Advertisement

Kotun ta bayar da umarnin tsare wadanda ake zargin a gidan gyaran hali na Ogwashi-Uku tare da dage sauraron karar zuwa ranar 15 ga Yuni, 2026.

 

Advertisement

 

DAILY POST 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending