News
Kudin aikin Hajji na bana ba zai gaza Naira miliyan biyu da rabi ba – Abdullahi Hardawa
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Al’ummar Najeriya na ci gaba da tsokaci kan matakin gwamnatin Saudiyya na ware kujeru fiye da 40,000 ga maniyatta aikin Hajji na kasar.
Annobar korona dai ta hana gudanar da aikin Hajjin shekara uku da ta gabata.
A yau Alhamis ne hukumar alhazai ta Najeriya NAHCON ta gudanar da wani taro da shugabannin hukumomin alhazai na jihohi.
Alhaji Abdullahi Hardawa kwamishina ne ami kula da aikace-aikace a hukumar alhazai ta kasa, kuma ya shaida wa Ahmed Abba Abdullahi abin da aka cimma a wajen taron da aka yi a Abuja.
-
News2 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion6 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News2 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
