News
Hajj 2022: Mun shirya tsaf don tarbar Alhazai – Saudiya
Daga kabiru basiru fulatan
Ministan Hajji da Ummara na Saudi Arebiya, Tawfiq Al Rabiah ya ce ƙasar ta shirya tsaf domin tarbar Alhazai da ga sassan duniya domin Hajjin 2022.
Tilas ‘yan arewa su yi zamansu a kudu kamar yadda Igbo ke zaune a arewa – Soludo.
Ya kuma baiyana cewa za a ƙaddamar da kati mai na’ura a Hajjin bana, inda ya ƙara da cewa za a yi amfani da fasahar zamani a bana domin ƙara inganta aikin ibadar.
Ministan ya kuma tabbatar wa Maniyyata cewa an tanadi hdimomi masu inganci ga dukkan maniyyata.
Al Rabiah ya nanata cewa alhazai miliyan ɗaya ne za su yi Hajjin bana, inda ya tabbatar da cewa an yi tanadi mai kyau wajen kariyar lafiya.
-
News3 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion6 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News2 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
