News10 months ago
GADAR ƘAUYEN KUREKEN SANI TA RUSHE: Dubban Mutane Sun Makale, Al’umma Na Roƙon Matakin Gaggawa Daga Gwamna Yusuf
Wata gada da ake kira Gadar Dare da ke ƙauyen Kureken Sani, a cikin al’ummar Danshana ta ƙaramar hukumar Kumbotso, Jihar Kano, ta rushe bayan ruwan...