Fitaccen lauya Barr. Abba Hikima Fagge ya bayyana cewa babu wata doka da ke hana Shugaban Majalisa ko mataimakinsa gabatar da ƙuduri a gaban majalisa. Wannan...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Wani lauya mai kare hakkin bil’adama, Abba Hikima, ya shigar da kara a kan Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, Sufeto-Janar...