News11 months ago
Gwamnan Kano Ya Ba Da Umarnin Gyaran Makarantar Koyon Faransanci Da Chinese
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayar da umarnin a gaggauta gyara Makarantar Koyon Harsunan Faransanci da Sinanci da ke Kwankwaso, a karamar hukumar Madobi,...