News1 year ago
Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Rasu Bayan Wata Tirela Ta Murƙushe Su Gadar Hotoro A Kano
DAGA MAIMUNA RABIU UMAR Ana fargabar cewa mutane da dama sun rasa rayukansu bayan da wata tirela ta murƙushe su a Gadar Muhammadu Buhari, da ke...