Wata Babbar Kotun Tarayya ta ki amincewa da bukatar neman umarnin wucin gadi da mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya gabatar domin dakatar da...
Mataimakin gwamnan Jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, bai halarci taron Majalisar Zartarwa ta jihar karo na 38 da aka gudanar ranar 12 ga watan Maris...