News11 months ago
MATSALAR TSARO A NAJERIYA: Akalla Mutune 590 Ne Suka Rasa Rayukansu Yayin Da Aka Sace 192 A Watan Afrilu – Rahoto
Akalla mutane 590 ne suka rasa rayukansu a fadin Najeriya a watan Afrilu kadai, yayin da aka sace wasu 192, a wani yanayi na ci gaba...