Sports
AFCON 2021: Shin ko ka san Alƙaliyar wasa ta farko a gasar cin kofin ƙwallon ƙafa ta Nahiyar Afirka?
Daga Yasir sani Abdullah
Salima Mukansanga, ƴar Ƙasar Ruwanda, ta zamto mace ta farko da ta busa wasa a gasar cin kofin ƙwallon ƙafa ta Nahiyar Afirka.
Duk da cewa a kwai mata huɗu a cikin jagororin wasannin gasar, Mukasanga ta kasance ita kaɗai ce za ta kasance alkaliyar wasa ta tsakiya.
Tuni dai ta busa wasan rukunin B tsakanin Guinea da Malawi.
Advertisements
-
Uncategorized7 days ago
Samar Da Zaman Lafiya, Ayyukan Ci Gaba Sun Isa Shugaba Tinubu Ya Samu Wa’adi Na Biyu — Kwankwaso
-
News6 days ago
Aƙalla Mutane 40 Sun Mutu Bayan Kifewar kwale-kwale A Sokoto
-
News2 days ago
Pantami Da Yaransa Sun Fantama Min Ƙarya, Domin Babu Inda Na Ba Shi Haƙuri, Inji Hajiya Naja’atu Muhammad
