Sports
AFCON 2021: Shin ko ka san Alƙaliyar wasa ta farko a gasar cin kofin ƙwallon ƙafa ta Nahiyar Afirka?
Daga Yasir sani Abdullah
Salima Mukansanga, ƴar Ƙasar Ruwanda, ta zamto mace ta farko da ta busa wasa a gasar cin kofin ƙwallon ƙafa ta Nahiyar Afirka.
Duk da cewa a kwai mata huɗu a cikin jagororin wasannin gasar, Mukasanga ta kasance ita kaɗai ce za ta kasance alkaliyar wasa ta tsakiya.
Tuni dai ta busa wasan rukunin B tsakanin Guinea da Malawi.
Advertisements
-
News5 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News7 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News6 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
