News
Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 10. Sun Yi Garkuwa Da Wasu A Jihar Kaduna
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Akalla mutane goma ne da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne suka kashe a wasu hare-hare daban-daban a karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.
Hakazalika, ‘Yan ta’addan sunyi garkuwa da wasu mutane da ba a tantance adadinsu ba, musamman mata, a yayin samamen da ya dauki tsawon sa’o’i da dama.
Advertisements
-
News3 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News6 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
