Connect with us

News

Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 10. Sun Yi Garkuwa Da Wasu A Jihar Kaduna

Published

on

FB IMG 1645967555346
Spread the love

Daga Muhammad Muhammad zahraddin

 

 

Advertisement

Akalla mutane goma ne da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne suka kashe a wasu hare-hare daban-daban a karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.

Hakazalika, ‘Yan ta’addan sunyi garkuwa da wasu mutane da ba a tantance adadinsu ba, musamman mata, a yayin samamen da ya dauki tsawon sa’o’i da dama.

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *