Connect with us

News

YANZU-YANZU: INEC ta bayyana dan takarar APC a matsayin wanda ya lashe zaben Ondo

Published

on

FB IMG 1645959572625
Spread the love

Daga Muhammad Muhammad zahraddin

 

 

Advertisement

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa ta bayyana Mista Mayokun Lawson-Alade a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbi da aka gudanar a jihar Ondo.

A cewar INEC, Lawson-Alade na jam’iyyar All Progressives Congress ya lashe zaben ne bayan ta samu kuri’u 26,379 inda ya doke Mista Olumuyiwa Adu na jam’iyyar Peoples Democratic Party, wanda ya samu kuri’u 24,201. Inji Punch

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *