News
Ƙungiyar Izala ta roƙi Buhari ya buɗe rumbunan abinci albarkacin Ramadan
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Ƙungiyar Izala a Najeriya ta yi kira ga shugaban ƙasar Muhammadu Buhari da ya buɗe rumbunan abinci da kuma rage farashi domin al’umma su ji saukin lamura a watan Ramadan.
Shugaban kungiyar Sheikh Abdullahi Bala Laune ya yi wannan kira a jiya lokacin buɗe Masallacin Juma’a na ƙungiyar a Abuja.
Ƙungiyar ta ce an gina Masallacin ne da kuɗin fatar da jama’a suka bayar a lokacin layya.
Sheikh Bala Lau ya ce ya shaida wa shugaba Buhari wanda ya halarci bikin buɗe Masallacin cewa ya kamata gwamnatinsa ta sa ido ta tabbatar da ba a tsawwala farashin kayayyaki ba, kamar yadda ya shaida wa INDARANKA
-
News4 days ago
Ban Taɓa Nadamar Adawa Da Yunƙurin Obasanjo Na Wa’adin Mulki Karo Na Uku Ba — Atiku
-
News4 days ago
Jami’an Ƴansanda Sun Ƙwato Na’urorin Solar 160 Da Darajarsu Ta Kai Kimanin Naira 59.2 A Kano
-
News1 day ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
