Connect with us

News

Yahaya Bello ya ayyana takarar shugaban kasa a zaɓen 2023

Published

on

Gwamnan Kogi Yahaya Bello ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023, ƙarƙashin tutar jam’iyyar APC.

Advertisements
Advertisements

Gwamnan ya sanar da matakin ne a wani taron siyasa a Abuja a ranar Asabar.

Advertisements

Da yake jawabi ya yi alƙawalin cewa zai mayar da ƴan Najeriya miliyan biyu masu arziki da za su mallaki miliyoyi nan da 2030.

Advertisements
Advertisements

Ya ce ya fahimci cewa ci gaban Najeriya ya dogara ne da fitar da ƴan ƙasar daga talaucin da ya yi katutu.

Social embed from facebook

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending