Connect with us

News

Gwamnan CBN Emifiele zai yi takarar shugaban ƙasa

Published

on

 Daga Kabiru basiru fulatan

Advertisements
Advertisements

Gwamnan babban bankin Najeriya ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban ƙasar a zaɓen 2023.

Godwin Emefiele ya ce zai tsaya takarar ne a ƙarƙashin Jam’iyyar APC mai mulki.

Wasu daga cikin waɗanda suka ayyana cewa za su tsaya takara a APC din sun haɗa da mataimakin shugaban Najeriya Yemi Osinbajo da kuma tsohon gwamnan Legas Asiwaju Bola Tinubu.

Jam’iyyun siyasa a Najeriya dai suna da ƙasa da wata guda su tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa

Advertisements
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending