Connect with us

News

Adewole Adebayo ya lashe tikitin takarar shugaban kasa a SDP

Published

on

Daga Muhammad Muhammad Ibrahim

Yarima Adewole Adebayo ya lashe tikitin takarar shugaban kasa a Jam’iyyar SDP a zaben 2023.

Advertisement

Adebayo ya lashe zaɓen ne da kuri’a 1,526 a babban taronsu na kasa da suka gudanar a ranar Laraba a Abuja, inda ya doke abokiyar takararsa, Khadija Lamidi, mai kuri’a 83.

A jawabinsa na karbar takara, Adebayo mai shekara 54, wanda lauya ne kuma mai kafar Talabijin Kaftan, ya ce lokaci ya yi da talakawa a Najeriya za su karbe mulki a 2023.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending