Connect with us

News

INEC ta nanata wa,adin Mika mata Yan takarar shugabancin kasa

Published

on

Daga Yasir sani Abdullahi

Hukumar zabe INEC ta kebe ranar 17 ga watan yunin shekarar 2022  da jamiyyun siyasa su mikamata Yan takarar shugabancin kasa tare da mataimakansu

Advertisement

Inec ta,ce zata rufe karbar sunayen Yan karar ne da za a fafata dasu a zaben shekarar 2023 ne karfe 6 shida na yamma

Hukumar ta Kuma keba ranar da gwamnoni da Yan majalisa zata Bude musu inda ta Sanar da 1 zuwa 15 na watan yulin

Advertisement

Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana hakan a wani taro da Kwamishinonin hukumar a ranar Alhamis a Abuja.

INEC ta nanata cewa, sunayen ‘yan takarar da suka samu nasara ta hanyar bin dokokin dimokuradiyya a zaben fidda gwani kamar yadda sashe na 84 ta dokar zabe ta 2022 da aka sabunta ne kawai Jam’iyyun za su mika wa hukumar sunayensu.

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending