Connect with us

News

TINIBU YA KAIWA BUHARI ZIYARA A FADARSA DAKE ABUJA

Published

on

Daga Yasir sani Abdullahi

Shugaban kasa muhammadu buhari ya karbi bakwancin bolaji ahmad tinibu a jiya alhamus a Fadarsa dake Abuja

Advertisement

Bola tinibu da shine jigo a jam,iyyar Apc Kuma Dan takarar shugabancin kasa a jamiyyar Apc ya Kai Masa ziyarar ne Dan da irin yadda shugaban kasa ya tsaya Kai da fatan wajan ganin an Sami nassarar zaben fidda gwani lafiya da akayi a Abuja a filin equl square

Dan takarar shugaban kasar ya samu rakiyar gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, zuwa fadar shugaban kasa

Advertisement

Idan ba,amantaba tinubu ya Sami nasara ne da samun kuri,u 1271

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending