Connect with us

News

Zai yi wuya INEC ta iya yi wa ƴan Najeriyar da ke son yin katin zaɓe rijista’

Published

on

Daga Muhammad Muhammad zahraddin 

 

 

 

Wasu daga cikin ƙungiyoyi masu zaman kansu a Najeriya sun ce zai yi wuya hukumar zaɓen ƙasar ta iya yi wa ƴan ƙasar da ke son yin katin zaɓe rijista, saboda rashin wadatattun kayan aikin.

Za’a Yi Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin Kaduna 2491 Zuwa Ƙasa Mai Tsarki

Kungiyoyin dai sun ce hukumar zaben kasar na da ƙarancin wadatattun ma’aikatan da suka kamata wajen yi wa ‘yan kasar rijista, da ƙalubalen da ke tattare da na’urorin da ake amfani da su wajen yin rijistar.

Advertisement

Jihar Kano na daga cikin jihohi a Najeriya da ake da ƙarancin waɗanda ba su fito yin katin zaɓen ba, inda kungiyoyin su ma suka alaƙanta hakan da gajen haƙurin waɗanda suka yi rijista zuwa ofishin hukumar zabe don a dauki bayanansu.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending