Connect with us

News

Birtaniya ta kulla yarjejeniya da Najeriya kan korar bakin-haure

Published

on

Buhari da Johnson

Daga kabiru basiru fulatan 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Gwamnatin Birtaniya ta sanar da cewa ta kulla yarjejeniya da takwararta ta Najeriya kan kamawa da mayar da bakin-haure gida.

Phillips zai isa City yau, Barca za ta mika £60m don dauko Raphinha

Advertisement

A wani sako da ta sanya a tuwita Sakatariyar harkokin cikin gidan Birtaniya Priti Patel ta ce yarjejeniyar mai matukar muhimmanci da Najeriya za ta sa a samu damar kara fitar da miyagun masu laifi daga kasar.

 

Advertisement

Ta bayar da sanarwar ne a jiya Alhamis sa’o’i bayan Birtaniyar ta mayar da wasau ‘yan Najeriyar su 10 gida bisa laifukan da suka danganci shige da fice.

 

Advertisement

Ba a bar mmutanen sun gana da kowa ba ko ma ‘yan jarida a filin jirgin saman a Lagos inda aka dawo da su.

 

Advertisement

A farkon watan jiya, Yuni Kotun hakkin dan-Adam ta Turai ta haramta tashin jirgin farko da zai kai masu neman mafaka daga Birtaniya zuwa Rwanda.

 

Advertisement

Jirgin na daga shirin kai masu neman mafaka daga Birtaniya zuwa Rwanda, kamar yadda Birtaniyar ta sanar a watan Afrilu.

 

Advertisement

Shirin da gwamnatin Birtniyar ta ce zai hana masu bi ta tekun Ingila suna shiga kasar.

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending