Connect with us

News

An kama budurwa bisa zargin kashe mahaifiyar saurayinta da adda

Published

on

DAGA MARYAM BASHIR MUSA

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Hukumomi a Kamaru na zargin wata budurwa da hannu a kashe mahaifiyar saurayinta.

Advertisement

Lamarin ya faru ne a jiya Litinin a garin Fongo-Ndeng da ke yammacin kasar.

Mu na ɗaukar mata aiki amma sai wacce ta dace — Kwamandan vigilante na Kano

Advertisement

BBC ta rawaito cewa budurwar, Mabel, ta kashe matar, Ma’a Cecilia, mai shekara 64, ne ta hanyar sare mata wuya da adda.

Dattijuwar dai ita ce take nema wa danta auren budurwar, inda kafin a shirya komai, ta dauko ta ta kai ta gidanta suna zaune tare.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending