Connect with us

Sports

Kante da Mendy ba za su buga wa Chelsea gasar Zakarun Turai ba

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAH 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Golan Chelsea Edouard Mendy da dan wasan tsakiyarta N’Golo Kante ba za su buga wasan Zakarun Turai da kungiyar za ta buga da RB Salzburg ba a birnin London.

 

Advertisement

Chelsea za ta karbi bakuncin Salsburg a Stamford Bridge, bayan rashin nasara a hannun Dynamo Zagreb, a wasan farko na rukunin E, wanda hakan ya yi sanadin sallamar tsohon kocin kungiyar Thomas Tuchel.

An dage bude makarantu a Sudan saboda ambaliya

Advertisement

Kante na fama da ciwo a cinyarsa, yayin da Mendy ke fama da ciwo a gwuiwarsa.

 

Advertisement

Sai dai Chelsea na da isassun yan wasa da za su maye gurbin masu raunin.

 

Advertisement

Shi ne wasa na farko da sabon kocin kungiyar Graham Potter zai jagoranta tun bayan nada shi makon da ya wuce.

 

Advertisement

An dage wasannin gasar Premier League na makon da ya wuce saboda jimamin mutuwar Sarauniya Elizabeth ta II, wanda hakan ya kawo jinkirin ganin kamun ludayin Potter a Chelsea.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending