Connect with us

News

Mutum 7 Sun Rasu Bayan Rushewar Gini A Jigawa

Published

on

Gawa

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Wasu mutum bakwai sun rasu a safiyar Asabar sakamakon rushewar gini a Karamar Hukumar Birniwa ta Jihar Jigawa.

Advertisement

 

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jiagawa ta ce mutanen sun rasu ne nan take bayan ginin ya rufta a kansu da misalin karfe 5:47 na asuba a kauyen Bursali.

Advertisement

 

Wani dan kasar China ya kashe wata budurwa a Kano

Advertisement

Kakakin Rundunar, DSP Lawan Shiisu Adam, ya kara da cewa wani mutum daya ya jikkata sakamakon rushewar ginin.

 

Advertisement

Ya ce ’yan sanda sun garzaya da su zuwa Babban Asibitin Birniwa, inda likitoci suka tabbatar da rasuwar mutum bakwai din, na takwas din kuma yake samun kulawa.

 

Advertisement

Ya kuma bayyana cewa ginin da ya yi ajalin mutanen an yi shi ne da kasa.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

DAILY TRUST

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending