Gwamnan Jihar Jigawa, Umar A. Namadi, ya amince da rage lokutan aiki ga ma’aikatan gwamnati a duk faɗin jihar yayin azumin watan Ramadan na shekarar 2026....
Wani hatsarin mota da ya faru a Jihar Jigawa ya yi sanadin mutuwar mutum bakwai, ciki har da direban motar, sannan ya jikkata wasu 11. Kakakin...
Mutum ɗaya ya rasu, yayin da wasu bakwai suka jikkata a wani mummunan hatsari na rugujewar gini da aka tattaro cewa ruwan sama ya haddasa, a...
Rundunar ’Yansandan jihar Jigawa ta ce ta kama mutum 158 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a cikin watanni biyu da suka gabata. Kwamishinan ’Yan...
Rundunar ’yan sanda a jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane shida – ciki har da kananan yara – a wani hadarin jirgin ruwa da ya...
Akalla mutane tara ne suka rasa rayukansu a wani mummunan hatsarin mota da ya afku da safiyar Asabar a garin Kyaramma, karamar hukumar Ringim a jihar...
Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce ta gano fiye da ma’aikata 7,000 na bogi da ke karɓar albashi ba bisa ka’ida ba a lokacin da ake gudanar...
Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da sabon mataki da ke ba wa jami’an tsaro mata damar sanya hijabi yayin gudanar da aikinsu. Wannan na zuwa ne...
Hukumar Kula da Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta fitar da gargaɗi kan yiwuwar tsananin zafin rana da ke barazanar jefa lafiyar jama’a cikin haɗari a wasu...
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa jihohi 30 da babban birnin tarayya Abuja za su fuskanci barazanar ambaliya mai tsanani a shekarar 2025, lamarin da zai iya...
Wani sabon rahoto da aka gabatar a Abuja ya bayyana cewa, akalla mutum 91,740 sun rasa rayukansu sakamakon matsalar rashin tsaro a Najeriya tsakanin shekarun...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta amince tare da damƙa ƙudirin ƙirƙiro Hukumar Inganta Tsarin Karatun Tsangaya, domin magance yawaitar yaran da ke...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Jigawa (SEMA), ta tabbatar da mutuwar mutane 16 tare da lalata gidaje 3,936 sakamakon ambaliyar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnan Jihar Jigawa Umar Namadi ya kafa Hukumar Sauraren Ƙorafe-ƙorafe, Hana Cin Hanci da Rashawa Hukumar dai na ƙarƙashin shugaban ta...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jigawa, ta kama wasu mutum uku kan zargin satar awaki 48 a Kananan Hukumomin Babura da Kiyawa na...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Gwamnatin Jihar Jigawa Za Ta Gina Ajujuwan Makarantun Islamiyya Guda 132 A Faɗin Jihar. Hakan na ƙunshe cikin batutuwan da Majalisar Zartaswar...
DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa (FRSC), a Jihar Jigawa, ta tabbatar da mutuwar mutum 10, yayin da wasu 12 suka samu...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tsohon gwamnan jihar Jigawa da arewacin Najeriya, kuma jigo a jam’iyyar PDP ya ce zargin da tsohon shugaban riƙon kwarya na...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnatin jihar Jigawa ta haramta yin amfani da lambobin gwamnati a motocin maaikata da sauran alumma na kashin kansu. Shugaban Hukumar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Akalla mutane 11 ne aka tabbatar da mutuwarsu bayan wani mummunan hatsarin mota da ya afku a garin Kwanar Gujungu da...