Connect with us

News

Masu ruwa da tsakin APC na karamar hukumar Doguwa sun ziyarci Sulen Garo

Published

on

DAGA  KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Shugabannin masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC na karamar hukumar Doguwa a jihar Kano, sun ziyarci dan takarar mataimakin gwamnan Kano na jam’iyyar APC a zaɓen shekarar 2023 mai zuwa, Murtala Sule Garo, bayan rikicin da ya faru tsakanins da dan majalisar tarayya na Doguwa da Tudun Wada, Alasan Ado Doguwa.

Advertisement

 

Sanata Ms’ud El-Jibril Doguwa shi ne ya jagoranci tawagar tare da dan majalisar jiha mai wakiltar Doguwa, Hon. Salisu Mohammed da tsohon kwamnina Hon. Usman Sule Riruwai da mataimakin shugaban Jam’iyya Alh. Shehu Maigari, da shugaban karamar hukumar Doguwa, Alh. Mahmuda Hudu da Shugaban Jam’iyyar APC na Doguwa da sauran Jagororin Jam’iyyar.

Advertisement

 

Rahotanni sun nuna cewa, shugabbannin sunyi bayani na nuna rashin jin dadin su da kuma rokon Murtala Sule Garo yayi hakuri, sannan sun tabbatar da zasu dauki matakin daya dace tun daga tushe.

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending