News
An kama mataimakin shugaban kasar Malawi bisa zargin cin hanci
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Ana zarginsa da karbar $280,000 (£230,000) daga wurin wani dan kasuwar Birtaniya, a cewar sanarwar da hukumar ta fitar.
Ghana za ta fara amfani da zinare wajen sayen man fetur a maimakon kuɗi
Mr Chilima ya bayyana a gaban kotu amma bai ce komai game da zarge-zargen da ake yi masa ba.
Tun a watan Yuni ne aka cire masa dukkan ikon da yake da shi a matsayin mataimakin shugaban kasa a yayin da aka zarge shi da cin hanci.
Advertisements
