News
FIRS tayi taron wayar da kan kungiyoye masu zaman kansu muhinmancin bayan haraji
DAGA YASIN SANI ABDULLAHI
Hukumar tattara haraji ta kasa nigeria Mai suna federal inland revenue service,FIRS , ta yayi taran wayar da kan kungiyoyi game da biyan kudaden haraji na kasa sabida hankan na mutukar muhinmancin wajan kawo cigaban kasa baki daya
Taron ya gudana ne a ranar laraba a Milton pack dake jahar kano inda kungiyoyi musu zaman kankasu suka halarci taron
Yan Sanda Sun Bukaci A Kwantar Da Hankali Bayan Harin ‘Yan Bindiga A Abuja
Taron ya mayar da hankali ne wayan muhinmancin bayan haraji da ga kungiyoyi masu zaman kansu da kuma yan kasuwa.
Hukumar tace indan mutum yabiya haraji naira 1000 hankan zaibada damar samar da ayyukan more rayuwa ga al, ummar kasa baki daya
Hukumar zatayi amfani da kungiyoyinne Dan su wayar da kan Al,umma mahimmancin biyan haraji ga gwamnatin tarayyar.
An wayar da kan Al,umma ne game da wasu abubuwan da Basu sani game da haraji da Kuma irin lokutan da ake biyan harajin
Jaridar indaranka ta rawaito cewa mahalar ta taron sun nuna jin dadin su gamida yanda hukamar tattara haraji ta kasa ta mayar da hankali wajan samar kudadin shaga.
Wani daga cikin mahalar ta taron yabaiyana muna cewa baza suyi kasa a gowa ba wayan nunawa mutane da yan kasuwa da wasu kungiyoyi Muhinmancin bayan hajari ga yan kasa baki daya
Daga karshe hukumar tattara haraji kasa tayi kira ga al, ummar da su danga biyan haraji dan samar da kudadin shaga ga Gwamnatin tarayya
