Connect with us

News

Indiya Ta Gindaya Wani Sharadi Ga Wasu Kasashe 5 na duniya

Published

on

Indiya

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

 

 

Kasar indiya ta kafa wasu dokokin biyar ga wasu kasashen biyar na duniya

Indiya ta ba da umarnin yin gwajin COVID-19 ga matafiya da suka zo dagakasashen duniya a inda ake fuskantar cututtuka

Advertisement

 

 

Adadin mutanen da dusar kankara ta halaka a Amurka ya zarce 50

Kasashen sun Hadar da China, Japan, Koriya ta Kudu, Hong Kong da Thailand, kamar yadda ministan lafiya na kasar ya bayyana.

 

Ministan Lafiyar Mansukh Mandaviya ya wallafa a ranar Asabar, yayin da ya sanya hotunan gwaje-gwajen da ake gudanarwa a filin jirgin sama na kasa da kasa da ke babban birnin New Delhi kamar yadda leadership ta rawaito

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending