Connect with us

News

Za a fara yi wa maniyyata gwaje-gwajen lafiya a Kano

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano ta sanar da cewa A Yau za ta fara aikin yi wa maniyyatan aikin hajjin bana gwaje-gwajen lafiya.

Advertisement

Mataimakiyar daraktan wayar da kai da ilimintarwa ta hukumar, Hadiza Abbas Sanusi ce ta bayyana hakan a wata sanarwa  da ta fitar.

SHUGABANCIN MAJALISAR DATTAWA: Sai na ga abinda ya ture wa buzu naɗi – Yari.

Ta ce za a gudanar da gwajin lafiyar a cibiyoyin kiwon lafiyar jihar daga ranar Litinin, 14 ga Mayu.Ta sanar da cewa kowane mahajjaci ya karbi fom din gwajin lafiyarsa daga jami’in aikin Hajji a kananan hukumominsu inda su ka biya kudin aikin Hajjin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending