Connect with us

News

Bikin Rantsar da Sabbin Kwamishinonin jihar Jigawa.

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar A Namadi ya jagoranci rantsar da sabbin Kwamishinonin sa guda goma sha shida da ya naɗa.

An gudanar da taron rantsuwar ne a gidan gwamnati dake Dutse, babban birnin jihar Jigawa.

Advertisement

An Samu Raguwar Hatsarin Mota da ake fuskanta a yayin Babbar Sallar bana.– FRSC

Sabbin kwamishinonin sun hada da:
1. Hon Sagir Musa Ahmad a matsayin kwamishinan Yada Labarai, Matasa da Wasanni da kuma Al adu.

2. Hon Garba Ahmad Kwamishinan Kananan Hukumomi.

Advertisement

3. Hon Hadiza Abdulwahab Kwamishiniyar Harkokin Mata.

4. Hon Aminu Kanta kwamishinan Kasuwanci.

Advertisement

5. Dr Nura Ibrahim Dan Doka Kwamishinan Muhalli.

6. Hon Ibrahim Giwa Kwamishinan Ruwa.

Advertisement

7. Dr Muhammad Kainuwa Kwamishinan Lafiya.

8. Dr Lawan Yunusa Danzomo Kwamishinan Ilimi.

Advertisement

9. Hon Ibrahim B Umar Kwamishinan Kasafi da tsare tsare.

10. Dr Yusif Ahmad Chamo Kwamishinan Ilimi mai Zurfi.

Advertisement

11. Farfesa Hannatu Muhammad Kwamishiniyar a Ma’aikatar kudi.

12. Engr Gambo Shuaibu Kwamishinan Ayyuka.

Advertisement

13. Kanal Muhammad Alhassan Kwamishinan Raya Kasa.

14. Hon Muttaka Namadi Kwamishinan Noma.

Advertisement

15. Hon Musa Adamu Aliyu Kwamishinan Shari’a.

16. Hon Auwal D Sankara Kwamishinan Ayyuka na Musamman.

Advertisement

Gwamna Umar Namadi ya bukaci sabbin Kwamishinan su kasance masu gaskiya da rikon amana, sannan su taimaka masa wajen cimma manufofin gwamnatin sa.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending