News
Tinubu Ya Janye Sunan Maryam Shetty Daga Sunayen Ministocinsa
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya janye sunan Dr Maryam Shetty amatsayin minista daga jihar Kano.
Umarnin na Tinubu na kunshe ne a cikin wata wasika da shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya karanta a zauren majalisar yau Juma’a.
‘yan bindiga sun kashe ‘ya’yan jami’in ‘yan sanda biyu, tare da raunata matarsa a jahar Jigawa
A cewar wasikar, Mariya Mahmud ce za ta maye gurbin Dr Shetty a matsayin na minista.
Shugaban kasar ya kuma bayyana Festus Keyamo SAN a matsayin wanda ya nada a matsayin minista.
Bisa wannan kari a yanzu adadin wadanda aka nada a matsayin ministoci ya karu zuwa 48.
-
News1 day ago
Shettima @60: Haƙurinsa, Biyayyarsa Sun Taimaka Wajen Ciyar Da Manufofin Shugaba Tinubu Gaba — Kwankwaso
-
News6 days ago
2027: INEC Ta Tabbatar Da Ibrahim Ali Amin Little A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano A Jam’iyyar ADC
-
News4 days ago
KANO:’Yan Mata Uku ’Yan Gida Ɗaya Sun Mutu A Kifewar kwale-kwale A Tiga
