News
Da Ɗumi-Ɗumi-Ƴan Bindiga Sun Dira Wata Makaranta,Sun Yi Awon Gaba Da Ɗalibai A Kaduna
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Ƴan bindiga sun sace ɗalibai firamare da na sakandare kusan su 200 a makarantarsu da ke ƙauyen Kuriga a karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna a arewa maso gabashin Najeriya.
Rahotanni sun bayyana cewa Lamarin dai ya faru ne da safiyar yau Alhamis lokacin da ɗalibai ke taron Asambili da misalin karfe takwas da rabi na safe.
Sanusi ya ɓarke da kuka a lokacin da yake jawabin ta’aziyyar rasuwar Herbert Wigwe
Wani babban jami’i a jihar Kaduna ya tabbatar wa da BBC Faruwar lamarin sai dai ya ce ya zuwa yanzu babu wani cikakken bayani game da lamarin.
-
News3 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion6 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News2 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
